Rahotanni daga fadar Sarkin sun ce za a gudanar da hawan ne a ranakun Asabar da Lahadi, inda Mai Martaba Sarkin zai fito domin halartar bukukuwan Maulidin Annabi Muhammad (SAW).
Hawan Maulidi wata al鈥檃da ce da ake gudanarwa a wasu masarautun Arewacin Najeriya a ranar 12 ga Rabi鈥檜l Awwal, domin nuna farin ciki da girmamawa ga Manzon Allah (SAW).

1
Ana sa ran wannan sabon salo zai 茩ara haskaka al鈥檃dun gargajiya na Kano tare da ba da damar al鈥檜mma su gudanar da bukukuwan Maulidi cikin yanayi na zaman lafiya da ha蓷in kai.

1
Hawan dai na zuwa ne a daidai lokacin da ake shirye-shiryen bukukuwan Maulidin Annabi Muhammad (SAW), yayin da ake sa ran dubban al鈥檜mma za su fito domin halartar bukukuwan a sassa daban-daban na birnin Kano.




